Shararren shirin ku mai farin jini “Wata Shida” ya dawo da zafin shi, bayan gajeran hutu da masu shirya shirin suka je na wata mai albarka na ramadan.
A shiri na baya, masu kallo sun kalla yadda Zarah ta yanke jiki ta fadi sanadiyar chakwakiya da take ciki.
A dayan bangaren an daurawa Samir ko Dahiru ne😂? Aure da Aziza. Kalla sabon episode na yau don ganin yadda zata kaya.
👉 Kana son ganin cikakken bayani?
🔥 Danna nan don cigaba da karantawa